Amotekun ta ceto ma’aikatan lafiya 3 da wasu 2 da aka sace
Rundunar Tsaro ta Jihar Ondo, Amotekun Corps, ta ceto mutane biyar a cikin ayyuka biyu da aka yi a dare guda a karamar hukumar Akure ta Kudu. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa, a misalin ƙarfe 2 na safe a ranar Asabar, ma’aikatan da ke aikin dare a cibiyar lafiya da ke […]










