Labarai

Babban Labari Labarai Siyasa

Babandede Ya Taya Shettima Murnar Sake Samun Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Babban Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya (NIS), Muhammad Babandede, OFR, OCM (Spain), CGI (Rtd.), ya taya Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima, GCON, murnar sake zama abokin takarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, a zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Babandede, wanda ya kasance ɗaya daga cikin masu neman takarar Sanatan […]

Labarai

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban Najeriya, Femi Gbajabiamila, ya musanta cewa ya taɓa haɗuwa ko yin wata mu’amala da Adeniyi Adeyemi, wanda ya bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na hukumar PFIPC. Adeyemi wanda gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce ya naɗa kansa a matsayin shugaban majalisar bai wa shugaban shawara kan tattalin arziki da zuba jari […]

Babban Labari

Gwamnatin Jigawa ta ƙara mafi ƙarancin fansho zuwa N20,000, ta ware sama da N9bn don ayyuka 

Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da ƙara mafi ƙarancin kuɗin fansho daga Naira 12,000 zuwa Naira 20,000 a kowane wata ga tsofaffin ma’aikatan gwamnati da na ƙananan hukumomin jihar. A cewar Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu na jihar, Sagir Musa Ahmed, gwamnatin za ta kashe sama da Naira biliyan biyu a duk shekara […]

Siyasa

Majalisar Dattawan Najeriya na so a daina yi wa tubabbun Boko Haram afuwa

Majalisar Dattawan Najeriya ta buƙaci gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin gyaran hali da sake haɗa tubabbun mayaƙan Boko Haram cikin al’umma. Majalisar ta cimma wannan matsaya ne a zamanta na ranar Talata, sakamakon ci gaba da sace-sace da kashe jami’an soji da ƴanbindiga ke yi a ƙasar. Shugaban kwamitin majalisar kan rundunar sojin Najeriya, […]

Babban Labari

ICPC ta kama likitan Nasir El-Rufai

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC a Najeriya ta ce ta kama likitan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke tsare a wajenta saboda saɓa ƙa’idojin duba lafiyarsa da kotu ta bayar. Hukumar ta ce ta kama Farfesa Bello Abubakar, bisa zarginsa ba da bayanan ƙarya a yayin da ake bincike. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000