Labarai

Babban Labari Siyasa

Yusuf Buhari ya lashe zaɓen takarar majalisar tarayya a APC

Yusuf Buhari, ɗan tsohon shugaban Najeriya marigayi Muhammadu Buhari, ya samu nasara a zaben fitar da gwani na jam’iyyar APC na mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua. Da yake bayyana sakamakon zaɓen, shugaban kwamitin zaɓe na mazabar, Lawan Garba, ya ce Yusuf Buhari ya samu ƙuri’u 17,342, inda ya doke abokin takararsa, Auwalu Musa Daura, wanda ya samu ƙuri’u […]

Babban Labari

Adadin ɗabilan da aka sace daga Borno sun kai 50

Bayanan da ke fitowa daga Najeriya na cewa fiye da ɗalibai 50 ne aka bayar da rahoton garkuwa da su a wasu hare-hare da aka kai wa makarantu a yankin arewa maso gabashin ƙasar aranar Juma’a Rahotonni na cewa mafi yawan yaran ƴan tsakanin shekara biyu zuwa biyar ne, waɗanda aka sace daga makarantun nazare. […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya ta ƙwato wayoyi 29, a hannun wani mutum dake damfarar mata da aikin bogi

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya dake Kano, ta samu nasarar kama wani mai suna, Richard Peter mai shekaru 32 ɗan asalin jihar Legos, tare da ƙwato wayoyin salula guda 29 da sauran kayayyaki da ake zargin ya sace wa ɗalibai mata a jami’ar Bayero Kano bayan wata damfarar aiki ta bogi. Kakakin rundunar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai