Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Mayar Wa Jami’ar Yusuf Maitama Tsohon Sunanta

Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. Ana iya tuna cewa, a watan Yulin 2017 tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya sauya sunan jami’ar zuwa Yusuf Maitama Sule University, domin karrama marigayi Ɗan Masanin Kano, Yusuf Maitama Sule “Saboda irin […]

Babban Labari Labarai

Sojojin Isra’ila Sun Saɓa Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Lebanon 

Kamfanin Dillancin Labaran Lebanon NNA ya bayyana cewa sojojin Isra’ila sun saɓa ƙa’idar yarjejeniyar tsagaita wuta da ƙasarsu ta shiga. NNA ya tabbatar da cewa zuwa yanzu sojojin Isra’ila sun saɓa yarjejeniyar sau bakwai, ciki har da harbi a ƙauyukan da ke kudancin Lebanon. Rahotanni na cewa saɓa yarjejeniyar ta fi faruwa ne a gundumar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000