Mawaki El’Muaz Birniwa Ya Rasu
Allah Ya yi wa fitaccen mawaƙin Hausa El’Muaz Birniwa rasuwa a ranar Laraba da yamma sakamakon bugun zuciya.
Allah Ya yi wa fitaccen mawaƙin Hausa El’Muaz Birniwa rasuwa a ranar Laraba da yamma sakamakon bugun zuciya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce kungiyar ‘yan ta’addar Lakurawa ne suka tayar da bama-bamai a wasu kauyuka biyu na gundumar Dansadau a karamar hukumar Maru.
Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta shiga rikicin rashin nasara a ‘yan makonnin nan musamman a gasar Laliga masana suka fara nazari da bayyana kamanceceniya. Kamanceceniyar kuwa a tsakanin tsohon mai horas da kungiyar wato Xavi da kuma mai horas wa na yanzu Hansi Flick. Barcelona dai ana ganin a farkon kakar […]
Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. Ana iya tuna cewa, a watan Yulin 2017 tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya sauya sunan jami’ar zuwa Yusuf Maitama Sule University, domin karrama marigayi Ɗan Masanin Kano, Yusuf Maitama Sule “Saboda irin […]
Tsohon Shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon, ya bayyana yadda ya haƙurƙurtar da marigayi Janar Sani Abacha a kan kada ya kashe takwaransa, Olusegun Obasanjo da aka yi zargi da kitsa juyin mulki a shekarar 1995. Gowon ya bayyana hakan ne wani biki na maraba da gabatowar shagulgulan Kirsimeti wanda Gwamnatin Jihar Filato ta shirya.Gowon wanda […]
Na kan ji takaici sau da dama, in naga tarin shara bisa tsakiya ko gefen titi. Domin hakan na jawo cinkoson ababen hawa tare da jinkirtar da zirga-zirgar jama’a.
Kamfanin Dillancin Labaran Lebanon NNA ya bayyana cewa sojojin Isra’ila sun saɓa ƙa’idar yarjejeniyar tsagaita wuta da ƙasarsu ta shiga. NNA ya tabbatar da cewa zuwa yanzu sojojin Isra’ila sun saɓa yarjejeniyar sau bakwai, ciki har da harbi a ƙauyukan da ke kudancin Lebanon. Rahotanni na cewa saɓa yarjejeniyar ta fi faruwa ne a gundumar […]
Mamallakin tashoshin rediyo da talabijin na MUHASA Alhaji Muhammad Babandede OFR, ya zama Shugaban Majalisar Zartarwar Kungiyar Masu Gidajen Rediyo Da Talabijin Masu Zaman Kansu Na Arewacin Najeriya.
Tashar Talabijin da Radio ta MUHASA da ke yaɗa shirye-shirye a 92.3fm da kuma ta startimes lamba 170 ta ɗauki nauyin jarumai da masu shirya finafinai a Masana’antar Kannywwood har 12 sabbin dabarun aiki.
Da sunan Allah mai girma, tsira da amincin Sa su tabbata ga farin jakada da iyalin sa, da sahabban sa da wadanda suka bisu da kyautatatawa har zuwa ranar lahira. Bayan haka, a yau bayanin mu zai kalli hukumar haqowa, tacewa da sayar da man fetur ta kasa, wato NNPC. Sanin kowa ne cewa wannan […]