Babban Daraktan Hukumar Leƙen Asiri ta Kasa (NIA) Ya Yi Murabus
Babban Daraktan Hukumar ta NIA ya ce ba wani babban dalili bane ya sa shi ajjiye aikinsa.
Babban Daraktan Hukumar ta NIA ya ce ba wani babban dalili bane ya sa shi ajjiye aikinsa.
Shugaban ƙungiyar ɗaliban Najeriya, Muhammad Sabo ya shaida wa manema labarai cewa a wannan karon ƙungiyar baza ta zuba ido taga ana cutar da ɗaliban ba.
Daga Suraj Na Iya Idris Kududdufawa Babbar gadar da ake shiga babban birnin Yamai a kasar Nijar ta karye sakamakon mamakon ruwa saman da ake yi samu a yankin. Gadar ta karye ne tsakanin mahadar jihar Doso da mahadar shiga birnin na Yamai. Mafiya yawan al’ummar da suke bi ta jihar Doso domin shiga birnin […]
Tinubu ya naɗa Farfesa Abdullahi Sale Pakistan ne bayan ya cire Jalal Arabi da a yanzu ake cigaba da bincikensa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jamiyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewar bashi da sha’awar tsayawa takarar shugabancin Najeriya a zabe mai zuwa. Ganduje ya bayyana hakan ne bayan bayyanar wasu hotunan fastar Ganduje ɗin tare da Gwamnan Imo Hope Uzodinma a matsayin mataimakinsa.Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wasu […]
Shugabar gidan Rediyo da Talabijin na Muhasa Aishatu B.Sule wadda ta halarci taron a Abuja ce ta rubuto mana cewa an rantsar da sababbin shugabannin kungiyar Ma’aikatan Kafafen Yada Labarai wato SNB wadanda aka zaba a Abuja. An rantsar da su ne a walimar cin abincin dare a Otel din NICON LUXURY da ke birnin […]
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaba Tinubu mutun ne mai tawali’u da ƙanƙan da kai kuma bai yarda da al’mubazzaranci ba. A cewar wata majiya, Shettima ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a wani taron ƙaddamar da littafi a Abuja. Ya ƙara da cewa gidansa na Maiduguri ya fi gidan Tinubu na […]
A daren yau ne dai za’a fara kakar wasa ta shekarar 2024/2025. Inda Manchester United zata ɓarje gumi da ƙungiyar kwallon ƙafa ta Fulham. Bayan hutun ƙarshen kaka da akayi yi, za’a fara murza leda tsakanin ƙngiyoyi 20 da ke fafatawa a gasar ta premier league ɗin. A kakar da tab wuce dai Manchester City […]
An buƙaci ‘yan jarida su riƙa aiki a bisa doron doka da oda a yayin gudanar da ayyukansu a Najeriya
Ƙungiyar da ke tallafa wa marasa galihu ta SURE4YOU ta taimaka wa mata 30 iyayen marayu da kayan abinci da sutura da kuma kuɗaɗe a jihar Katsina. Ƙungiyar da ke karkashin jagorancin wanda ya assasa ta, tsohon shugaban hukumar shigi da fici ta ƙasa, Muhammad Babandede, ta bayar da tallafin ne a ranar Laraba 14 […]