Labarai

NANS
Labarai

Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya Ta Mara NLC da TUC Baya

Ƙungiyar ɗaliban Najeriya ta ƙasa, NANS ta mara wa ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC baya kan yunƙurinsu na gwanin gwamnatin tarayya ta ƙara mafi ƙarancin albashi a ƙasar nan. Wannan na zuawa ne a lokacin da ƙungiyon ƙwadagon suka sha alwashin tsunduma yajin aiki daga gobe Litinin saboda abin da suka kira da “ƙin […]

Sarkin Musulmi
Labarai

Sarakunan Arewa Sun Koka da Dambarwar Masarautar Kano

Majalisar sarakunan arewacin Najeriya ƙarƙashin mai alfarma sarkin Musulmin Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar lll, ta nuna damuwarta kan halin da ake ciki a Kano kan rikicin sarauta. Cikin wata sanarwa da majalisar ta fitar mai ɗauke da sa hannun shugaban kwamitin hadin kan sarakunan arewacin ƙasar, wanda kuma shi ne sarkin Gummi, Alhaji Lawal Hassan […]

Tinubu da Matawalle
Labarai

Makaho ne kawai zai ce Tinubu ya gaza ~Matawalle

Ƙaramin ministan tsaron ƙasar nan, Bello Matawalle, ya yi kakkausar suka ga masu ganin cewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya gaza. Ya ce makaho ko kuma wanda ke da wata nufaƙa ne kawai zai ƙalubalanci irin nasarar da shugaban ƙasa ke samu a wannan lokaci. Ƙaramin ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da […]

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun hutu

Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar 29 ga wannan wata na Maris da kuma 1 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutun Good Friday da Easter Monday. Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana haka a madadin Gwamnatin Tarayya a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun Babbar Sakatariyar Ma’aikatar, Aishatu N’dayako. Tunji-ojo ya […]

Labarai

Al’umma sun rabauta da tallafin Saudiyya a Kano

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa (NEMA), a ranar Talata, ta fara rabon kayan abinci da cibiyar agajin jin kai ta Sarki Salman ta bayar ga iyalai dubu 2,056 a nan jihar Kano. Cibiyar Sarki Salman na bayar da agajin jin kai ne ga mabukata a ƙasashe daban-daban a faɗin duniya. Shugabar hukumar NEMA, […]

ummita
Labarai

Kano: Kotu ta yanke wa ɗan China hukuncin kisa

Kotun jihar Kano ta yanke wa wani ‘dan kasar Chaina Frank Geng-Quangrong, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin kashe budurwarsa a jihar Kano. Kotun ta samu Frank Geng-Quangrong, da laifin kashe budurwarsa mai suna Ummukulsum Sani da ka fi sani da Ummita a watan Satumbar shekara ta 2022 a jihar Kano. Kamfanin dillancin labarai […]

Labarai

Hukumomin Nijar Sun Ƙi bude iyakokinsu da Najeriya

Rahotannin na nuni da cewa har zuwa wannan lokaci hukumomin ƙasar Nijar ba su kai ga buɗe iyakokinsu ba duk kuwa da umarnin da shugaba Bola Ahmad Tinubu ya bayar, a ranar 13 ga watan Maris na wannan shekara, na janye takunkumin da aka ƙaƙaba wa Nijar. Tun bayan umarnin na shugaban ƙasa ne, shugabar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000