Mutum 4 Sun Mutu Yayin Binne Mataimakin Shugaban Malawi Saulus Chilima.
Mutum huɗu sun gamu da ajalinsu yayin da wasu 12 suka jikkata yayin binne tsohon mataimakin shugaban ƙasar Malawi Saulus Chilima.
Mutum huɗu sun gamu da ajalinsu yayin da wasu 12 suka jikkata yayin binne tsohon mataimakin shugaban ƙasar Malawi Saulus Chilima.
‘Yan ta’adda sun jima suna addabar yankuna da dama a jihar Katsina, duk da irin ƙoƙarin da gwamnatoci ke iƙirarin yi.
Gwamnatin Saudiyya ta hana alhazai fita jifar shaidan daga karfe 11 na safe zuwa 4 na yamma saboda tsananin zafi. Sanarwar da aka tura wa hukumomin aikin hajjin kasashen duniya ta ce ma’aikatar ta umarci jami’an tsaro da su dakatar da duk wani alhaji ko hajiya da suka bijire wa wannan umarni. Ana tunanin hukumar […]
A yayin da ake cigaba da gudanar da ibadar layya kamar yadda yake a bisa al’ada ta babbar Sallah, rabon naman layya a matsayin sadaƙa a tsakanin al’umma ba sabon abu ba ne idan aka yi la’akari da koyarwa ta addinin Musulunci. Sai dai wannan sallah ta gamu da yanayi na tsadar kayayyaki da kuma […]
Mataimakin shugaban majaisar Dattawa Sanata Barau I jibiril ya bukaci musulmin kasar nansu tabbatar da mahimancin bikin sallah ga rayuwra musulmi wajen taimakawa mabukata. A cikin wata sanarwa daga mai bashi shawara kan harkokin yada labarai Isma’ila M udasshir ya bukaci musulmi su rika addu’oin nemawa kasar nan zaman lafiya da hadin kai da tsaro […]
Shugaban majalisar Wakilai Abbas Tajuddeen ya hori ‘yan Najeriya su cigaba da yiwa shugabanninsu Addu’oi da fatan alkhairi a kokarinsu na bunkasa cigaban Najeriya ta yadda zata zamanto hamshakiyar kasa. Ya yi tinatarwar ne a sakona na barka da sallah ga Al’ummar musulmin kasar nan dake bikin Babbar sallah a yau,inda ya jawo hankalin ‘yan […]
A yayin da ake cigaba da murnar zagayowar sallah babba, shi ma gwaman jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya halarci sallar Idi a masallacin Idi na ƙofar Mata tare da gabatar da jawabinsa na taya murna ga al’ummar jihar nan. Abokin aikinmu Shamsuddeen Sulaiman Malami ya halarci masallacin ga kuma tsarabar jawabin gwamnan […]
Ministar Mata da Cigaban Al’Umma, Uju Kennedy-Ohanenye, ta ce gwamnatin tarayya ta haramta wa yara mata shiga kowanne irin otel a faɗin ƙasar nan.
Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta na tabbatar da an bi dokar yin gwajin lafiya kafin aure wadda gwamnan ya sanya hannu a kanta. A cikin ƙunshin dokar dai, an bayyana cewa za a ɗaura aure ne kawai idan an gabatar da shaidar gwajin lafiya sahihi da kuma ya ƙunshin gwajin da ke bayyana rukunin halittar […]
Tsohon shugaban ya bayyana hakan a wurin wani taro a jihar Legas, inda ya koka da yadda rashin tsaro a ƙasar nan ke ci gaba da jefa mutane cikin fargaba da yunwa. Domin magance wannan matsala, Obasanjo ya ce akwai buƙatar kyakkyawan jagoranci da ai inganta rayuwar al’umma. Ya ce za a iya samar da […]