Yadda Rashin Wutar Lantarki Ke Rugurguza Kaswuanci A Arewacin Najeriya
Tun bayan ɗaukewar babban layin wutar lantarkin da yake samar wa da Arewacin Najeriya wutar lantarki, iyalai da masana’antu a yankin suka shiga matsaloli saboda rashin hasken wutar. An sanar da cewa manyan layukan wuta na 1 da na 2 da suka ƙarfin 330kv da suka tashi daga Ugwaji zuwa Apir, sun katse, inda har […]









