Kano: Hukumar NEMA ta ja hankalin al’umma kan kula da muhallansu
An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.
An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.
Wata Kungiya mai zaman kanta mai suna Civil Society Legislative Advocacy Centre, CISLAC ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta fito da tsare-tsaren da za su tabbatar da karin kudin harajin taba sigari a Najeriya.
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya ce ba zai yiwu Gwamnatin Tarayya ta ci gaba da bayar da tallafi ga ɓangaren wutar lantarki ba.
Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.
An kafa hukumar shige da fice ne a ranar 1 ga watan Agustan shekarar 1963, inda hukumar a wannan wata na Agusta ta shirya bikin tunawa da kafuwarta.
Manyan baki da dama sun samu halartar wurin taron, kuma ɗaya daga cikinsu shi ne tsohon shugaban hukumar ta shige da fice, Muhammed Babandede, OFR, OCM Spain.
A wani cigaban, kwamishinan labarai na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, da jami’an gudanarwa ma’aikatar sun kai ziyarar aiki ga hukumar ɗab’i ta jihar Kano.
Kwamishinan labarai da al’adu na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, ya buƙaci jami’an yaɗa labarai da ke ƙananan hukumomi arba’in da huɗu da kan su ƙara mayar da hankalin wajen sauke nauyin da rataya a wuyansu.
Shugaban asibitocin da abun ya shafa sun haɗa da na Babban Asibitin Imam Wali da na Asibitin Mafitsara na Abubakar Imam, sai kuma Asibitin haihuwa na Nuhu Bamalli. Inda aka maye gurbinsu da wasu nan take.
Ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Guinea, sun bayyana cewa duk wani yunƙurin yin amfani da ƙarfin soja don dawo da zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Nijar Mohamed Bazoum tamkar ƙaddamar da yaƙi ne a kansu.
A nan ma Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi wa ma’aikatan ƙasar nan alƙawarin cewa nan gaba kaɗan gwamnatinsa za ta ƙara musu albashi, kamar yadda ya bayyana a cikin jawabinsa na yammacin Litinin.