Fitar da zakka zai kawo karshen talauci a Najeriya ~ Nuruddeen Muhajid
Gidauniyar Zakka da Wakafi ta Jihar Kaduna ta bayyana cewa, fitar da zakka da kuma bayar da ita ga wadanda addini yace a bai wa sune kadai za su iya magance tsananin talaucin dake addabar jama’a.










