Labarai

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Kama Fasto Cikin Gungun Mutanen Da Ake Zargi Da Satar Yara Da Siyarwa.

Rundunar yan sandan jihar Neja, ta kama wani Fasto mai suna, Vincent Emmanuel, cikin gungun mutanen da ake zargi da kwarewa wajen satar yara da yin safararsu tare da siyarwa, a sassan dabam-daban na duniya.Kakakin rundunar yan sandan jihar Neja, SP Wasiu Abiodun, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai.Ya […]

Babban Labari Labarai

Yau Za A Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi

A yau Juma’a ne za a gudanar da jana’izar fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ya rasu, ranar Alhamis, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sheikh Dahiru wanda jagora ne na darikar Tijjaniyya ya rasu yana da shekaru 98 a kalandar miladiyya, a kalandar Musulunci kuma yana da shekara 100 da ƴan watanni. Shehin malamin ya rasu […]

Babban Labari Labarai

Kisan Ruma:- Shaida Ta Tabbatarwa Da Kotu Cewa Sun Taba Zuwa Gidan Marigayiyar Da Wanda Ake Tuhuma.

Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta fara sauraren shaidu kan tuhumar da ake yiwa, Sha’aibu Abdulkadir Chediyar Kuda , da zargin kisan kan wata matar aure mai suna, Ruma Shu’aibu, a ranar 6 ga watan Afrilun 2025. A zaman kotun na ranar Alhamis lauyan gwamnatin jihar Kano kuma mai […]

Babban Labari Labarai

Sheikh Dahiru Usman Bauchi Ya Rasu

Jagoran ɗarikar Tijjaniyya a Najeriya Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rasu ne da asubahin ranar Alhamis. Malamin ya rasu ne a wani asibiti da ke jihar Bauchi.sakamakon ƴar gajeriyar jinya. Majiyoyi daga iyalansa sun ce za a yi jana’izar shehin malamin ne a ranar Juma’ah. Fitaccen malamin addinin Musuluncin ya rayu tsawon shekaru 100 a […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Ya Aiyana Dokar Ta Baci Kan Tsaro A Nijeriya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro a faɗin ƙasar, yana mai bayar da umarnin ɗaukar ƙarin jami’an ‘yansanda da na soja. Shugaban wanda ya bayar da umarnin yayin wani jawabi a fadarsa, ya bai wa rundunar ‘yansandan ƙasar umarnin ɗaukar ƙarin jami’ai 20,000. Ya ce adadin sababbin jami’an da za […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai