Labarai

Babban Labari Labarai

An Kama ’Yan Bindiga 4 A Kano

An kama wasu mutum huɗu da ake zargin ’yan bindiga ne ɗauke da makamai da ake zaton bindigogi ne a tashar mota ta Ƙofar Ruwa da ke Jihar Kano. Tashar motar, wadda ke kusa da kasuwar kayan gini ta Ƙofar Ruwa a Ƙaramar Hukumar Dala. A cewar mazauna yankin, an kama mutanen ne lokacin da […]

Babban Labari Labarai

An Hori Sabbin Jami’an Yan Sanda 1187 Da Aka Yaye Su Kasance Jajirtattu.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci sabbin jami’an yan sandan da aka yaye, a jami’ar yan sanda dake garin Wudil Kano, su kasance masu riko da gaskiya da tare da kare rayukan al’umma da dukiyoyinsu. Shugaban kasar wanda Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata Geoge Akume, ya wakilta ne ya bayyana hakan yayin gudanar da bikin […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Kano ya guji siyasantar da matsalar tsaron jiharmu – Barau

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibril ya buƙaci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya guji siyasantar da matsalolin tsaron da jihar ke fuskanta, a maimakon haka ya mayar da hankali wajen magance ɗimbin matsalolin da ya ce na damun Kano. Cikin wata sanarwa da Sanata Barau ya wallafa a shafinsa na Facebook […]

Babban Labari Labarai

ADC ce kawai za ta ceto Najeriya – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar ADC ce kawai za ta iya ceto Najeriya daga halin da take ciki na matsalar tsaro da tattalin arziki. Yayin da yake jawabi a wurin taron ƙaddamar ofishin jam’iyyar a jihar Taraba a ranar Asabar, Atiku ya ce ya shiga jam’iyyun APC da PDP a baya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai