Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano Ta Haramta Wasan Tashe
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanar da dakatar da wasannin tashe watan Azumi wanda aka fi a cikin ƙwayar birnin kano.
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanar da dakatar da wasannin tashe watan Azumi wanda aka fi a cikin ƙwayar birnin kano.
Sarkin Dutse, Alhaji Muhammad Hamim Nuhu Sanusi, ya bayyana farin cikinsa game da samar da wata haɗaɗɗiyar rundunar Sojin runduna ta 26 da ake kira da Armoured Brigade a garin na Dutse tare da yi wa rundunar alƙawarin ba ta dukkan gudunmuwar da take buƙata.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da kashe Naira biliyan 320 da miliyan ɗari uku domin tallafa wa manyan makarantun ilimi a Nijeriya.
Mai’aikatar ilimi ta jihar Kano ta amince da Ranar 7 ga watan Afrilun da muke ciki a matsayin ranar rufe makarantu na je-ka-ka-dawo da na kwana a faɗin jihar nan.
Malami a sashen koyar da ilimin Akanta na Jami’ar Bayero, Dr. zaharaddeen Salisu Maigoshi shi ne ya bayyana Hakan a Taron da Hukumar Tattara kudaden shiga ta kasa tare da hadin gwuiwar Apropolitant media limited suka shirya a Cibiyar ‘Yan Jaridu ta jihar Kano.
Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi Alla-wadai da karuwar hukuncin kisa a ƙasar Iran, ciki har da wadanda ke da hannu a zanga-zangar kasar.
Jirgin ruwan na kasar Denmark da ya iso gabar tekun Guinea daga birnin Amsterdam, ya ratsa kasashen Ghana, Togo, Najeriya, Kamaru da Congo, kafin ‘yan ta’addan su yi awon gaba da shi.
Hukumar da ke sa ido kan kamfanonin sadawar ta Najeriya, NCC, ta nesanta kanta daga zargin da wasu ke yi cewa tana da hannu wajen kwarmata sautin muryar da aka ji ta dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP Peter Obi da Bishop David Oyedepo suna tattaunawa.
Wannan kira ya fito ne ta bakin ɗan majalisar wakilai, Jimoh Olajide, a yayin gabatar da ƙudurinsa sakamakon wata hatsaniya a yayin da wani fasinja ke ƙoƙarin hawa jirgin saman da ake kira da Ibom Air plane.
Ana zargin tsohon shugaban ne da biyan wata jarumar fina-finan batsa, Stormy Daniels toshiyar baki don ka da ta yi bayani game da alaƙar da ta taɓa shiga tsakaninsu lokacin da yake takarar shugabancin ƙasar a zaben 2016.