Babban Labari

Majalisa ta dakatar da kansiloli 4 kansiloli 4 a Kuros Riba 

Majalisar Dokokin Jihar Kuros Riba ta dakatar da wasu kansiloli huɗu na Ƙaramar Hukumar Akpabuyo na tsawon wata uku. Majalisar ta dakatar da su ne bisa zargin aikata ayyuka yadda suke so da kuma nuna rashin biyayya ga dokoki. Kansilolin da dakatarwar ta shafa su ne, Honarabul Innocent Meukpa  da Honarabul Patrick Eyo Elim da Honarabul […]

Read more

Gwamnan Bauchi Na Shirin Sauya Sheka Zuwa ADC

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana shirinsa na sauya sheka zuwa Jam’iyyar ADC, inda ya ce jam’iyyar na da damar kalubalantar jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2027. Idan Bala Mohammed ya sauya shekar, ADC ta samu gwamna mai ci na farko, wanda hakan zai kara mata karfi a kan tsofaffin gwamnoni da tsofaffin […]

Read more

Gawuna ya koma ADC a hukumance, ya yi rajista a matakin mazaba.

Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya koma jam’iyyar ADC a hukumance, inda ya kammala rajista tare da karɓar katin zama ɗan jam’iyya a mazabarsa ta Gawuna da ke ƙaramar hukumar Nasarawa a jihar. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa Gawuna ya je yin rajistar tare da jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon ɗan takarar shugaban […]

Read more

Ƴan majalisar wakilai 8 na Kano sun fice daga NNPP zuwa APC

Ƴan Majalisar Wakilai takwas daga Jihar Kano sun sanar da ficewarsu daga jam’iyyar NPP zuwa jam’iyyar APC, lamarin da ya ƙara girgiza siyasar jihar. Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ne ya sanar da sauya sheƙar a hukumance yayin zaman majalisar a yau Talata, bayan karanta wasiƙun da ‘yan majalisar suka aike wa zauren. A cikin […]

Read more