Tag: Kano

Ina dab da yanke shawarar shiga gwamnatin Tinubu ~ Kwankwaso
Babban Labari Labarai

Sulhu Da Yan Ta’adda A Katsina Ne Ke Haifar Da Hare-haren Yan Bindiga A Kano- Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce sulhu da ƴanbindiga da wasu al’umomin jihar Katsina ke yi ne ya janyo samun hare-hare a wasu yankunan jihar Kano. Yayin da yake jawabi a wurin taron yaye ɗalibai na jami’ar skyline da ke Kano, Sanata Kwankwaso ya ce gwamnatin tarayya ce ya kamata ta yi […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Umarci Kwamandan Sojoji Ya Kai Mata Sojan Da Ake Zargi Da Halaka Dan KAROTA

Babbar Kotun Jiha karkashin jagorancin Mai Shari’a Aisha Mahmud, ta ci gaba da sauraron shari’ar da aka gurfanar da wani jami’in Soji mai suna Lance Corporal Tunde Momudu, da Yakubu Abdussalam da Sagiru Yusuf Bichi bisa tuhumar hadin baki domin aikata laifi da kuma kisan kai, laifukan da suke musantawa. Ana zargin wadanda ake tuhuma […]

Babban Labari Labarai

Faifen Bidiyo- An Kama Dan Sandan Bogin Da Yake Cutar Da Mutanen Da Basu Waye Ba A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wani matashi mai suna, Abubakar Ibrahim dan shekaru 20, mazaunin unguwar Darmanawa, bisa zarginsa da bayyana kansa, a matsayin jami’in dan sanda da yaudarar mutane da kuma karbe musu kudi. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin sakon muryar […]

Babban Labari Labarai

Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 A Kano

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari garin Ƴankwaɗa da ke Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano, inda suka yi awon gaba da mata shida ciki har da masu shayarwa, tare da harbin mutum ɗaya. Wannan na zuwa ne mako guda bayan kai irin wannan harin a wasu kauyuka a ƙananan hukumomin […]

Babban Labari Labarai

Wani Matashi Ya Daina Shan Kwaya Saboda Sauraren Shirye-shiryen MuhasaTVR

Mamalllakin tashohin Muhasa Radio da Talabijin, Muhammad Babandede OFR, OCM Spain, kuma tsohin Shugaban hukumar Shigi da Fici na Najeria, ya bayyana jin dadinsa kan yadda wani matashi ya kauracewa shan kayan maye saboda sauraren shirye-shiryen tashar Muhasa Radio. A makon da muke ciki ne matashin ya kira waya don ya bayar da gudunmawarsa, a […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai