Tinubu Ya Lashi Takobi Sai An Ƙara Haraji A Najeriya
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da shawarar Majalisar Tattalin Arziki (NEC) wadda ta nemi ya janye ƙudirinsa na ƙara haraji.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da shawarar Majalisar Tattalin Arziki (NEC) wadda ta nemi ya janye ƙudirinsa na ƙara haraji.
kwamitin Abinci a Majalisar Ɗinkin Duniya ya yi gargadin cewar akwai yiwuwar samun matsananciyar yunwa a wasu ƙasashe 16 cikin watanni masu zuwa. Hukumomin sun ce yankunan Sudan ta Kudu da Ƙasar Mali da Haiti da yankunan Falasɗinu su ne kan gaba wajen fuskantar wannan matsala. Ƙasashe irin su Najeriya na daga cikin ƙasashen da […]
Majalisar dattawan Najeriya ta ce tana da burin yin gyaran fuska ga kundin tsarin mulkin ƙasar, ta yadda za’a samar da dokar da za ta hukunta iyayen da suka ƙi kai ‘ya ‘yansu makaranta . Shugaban kwamitin ilimi na majalisar dattawan, Sanata Lawan Adamu Usman ya ce majalisar na duba yiwuwar yin dokar ɗauri ta […]
Babban bankin kasa na CBN, ya yi watsi jita jitar da ke yawo cewa daga ranar 31 ga watan Disamban shekarar nan ta 2024, za’a daina amfani da tsofaffin takardun kudi Na Naira. Bayanin watsi da jita jitar na zuwa ne a jiya Alhamis, inda babban bankin ya bayyana magana a matsayin mara tushe […]
Tun bayan ɗaukewar babban layin wutar lantarkin da yake samar wa da Arewacin Najeriya wutar lantarki, iyalai da masana’antu a yankin suka shiga matsaloli saboda rashin hasken wutar. An sanar da cewa manyan layukan wuta na 1 da na 2 da suka ƙarfin 330kv da suka tashi daga Ugwaji zuwa Apir, sun katse, inda har […]
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ce za ta ɗauki mataki a kan jihohin da suka ƙi gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi da ake sa ran zai tabbatar da cin gashin kai na ƙananan hukumomin kamar yadda kotun ƙolin ta zartar a kwanakin baya.
A yau Juma’a 18 ga watan Oktoba ƙungiyar yan jarida ta ƙasa reshen jihar Kano ƙarkashin jagorancin Sulaiman Abdullahi Dedere ta kawo ziyara gidan rediyo da talabijin na muhasa domin karfafa alaƙar dake tsakanin su. Shugaban ƙungiyar ya bayynana farin cikinsu su, da kuma maƙasudin kawo ziyarar. Dedere ya kuma yi kira ga yan jarida […]
KILAF ta karɓi baƙuncin Hukumar Ƙirƙirar Da Fasaha Ta Najeriya (National Gallery of Arts) domin ƙara ƙarfafa alaƙar da take tsakani.
Kwamitin Abinci Da Bunƙasa Aikin Noma A Majalisar Ɗinkin Duniya ya bayyana cewa Najeriya ta yi asarar abinci da zai iya ciyar da aƙalla mutane miliyan takwas a faɗin ƙasar. Kwamitin ya bayyana cewa an yi asarar kimanin tan dubu 55 da ɗari 629 na abinci sakamakon ambaliyar ruwa. Hukumar abinci da bunƙasa aikin noma […]
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, SP Barau Jibril Maliya ya jajantawa al’ummar Jigawa bisa haɗarin tankar mai da ta yi sanadiyyar rasuwar mutane sama da 95 a Majiya dake ƙaramar hukumar Taura a Jihar Jigawa. Kakakin rundunar yan sandan Jihar, DSP Shaidue Adam ya tabbatar da faruwar lamarin, inda mutane sama da 95 suka rasu, […]