Ranar Tunawa Da Larurar Shanyewar Ɓarin Jiki
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware duk ranar 29 ga watan Oktoba na kowacce shekara a matsayin ranar tunawa da ciwon shanyewar barin jiki.
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware duk ranar 29 ga watan Oktoba na kowacce shekara a matsayin ranar tunawa da ciwon shanyewar barin jiki.
Gwamnatin Najeriya ta ce ya kamata a aiwatar da tsarin samar da kasashe biyu masu cin gashin kansu wato kasar Falasdinawa da ta Isra’ila don a tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a yankin Gabas Ta Tsakiya.
Allah Ya yi wa Mai martaba Ohinoyi na kasar Ebira, Alhaji Ado Ibrahim rasuwa wanda har ila yau shi ne mataimakin shugaban Jama’atu Nasril Islam (JNI) na kasa,
Ƙungiyar ta ce bayan nazari da lissafin da mambobinta suka yi kan yadda suke tafiyar da sana’ar tasu, sun cimma matsayar sanar da sabon farashi inda ta ƙara da cewa abincin kaji mai iganci a yanzu ya haura naira 11,000 a kan ko wanne buhu.
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya amince Gwamnatin Tarayya ta biya Naira biliyan 18 ga Asusun Group Life Assurance domin raba wa ga iyalan sojojin da suka kwanta dama, wajen kare ƙasar nan.
Kano: Wata kotu ta hana a kama Musa Iliyasu Kwankwaso
Gwamnna ya bayyana hakan ne a yayin zaman majalisar zartawas karo na 7 a gidan gwamnati, inda ya yi alƙawarin cewa akwai ayyuka masu yawa da za su zo nan ba da daɗewa ba.
A jiya Majalisar Dattawa ta kammala karatu na biyu na ƙuduri wanda ya shafi babban bankin ƙasar nan, inda aka buƙaci a yi doka da za ta hana duk wani gwaman bankin da ke bakin aiki shiga harkokin siyasa.
……Shugaban kasa ya fahimci rawar da kamfanoni masu zaman kansu ke takawa. A jiya ne kungiyar Dangote ta samu gagarumin yabo daga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, wanda ya bayyana matsayin gwamnati kan ci gaban da kamfanin ya samu a Najeriya da ma nahiyar Afirka baki daya. Amincewa da Shugabancin ya zo ne bayan karramawa […]
Kamfanin Google ya karrama marigayi dan kwallon Najeriya, Rashidi Yekini ta hanyar sanya zanensa a shafin na google a daidai lokacin da dan wasan ke cika shekaru 60 da haihuwa.