Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Tsohon gwamna Ganduje ya shawarci gwamnan Kano kan kalubalantar Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shawarci, gwamna Abba Kabir Yusuf, bisa sukar shirin N500bn na tallafin Shugaba Tinubu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.

Read more

KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa 5 da ke sojan gona

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Shugaban Hukumar KAROTA Engr. Faisal Mahmud Kabir ne ya bayyana haka a yau ta cikin wata sanarwa da Kakakin Hukumar ta KAROTA Nabilusi Abubakar Kofar Nai’sa ya sanya wa hannu kuma ya aikowa muhasa radiyo.

Read more

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kawo ziyara jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

A yau ne Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya karɓi baƙuncin Mataimakin Shugaban Ƙasa Alhaji Kashim Shettima.

Kashim Shettima ya ziyarci Kano ne domin kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi dattijon jihar Alhaji Abubakar Imam Galadanchi.

Read more

An kwantar da firaministan Isra’ila a asibiti saboda rashin wadataccen ruwa a jikinsa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Firaministan Isra`ila Benjamin Netanyahu ya shafe daren da ya gabata a asibiti, a dalilin abin da aka ce rashin isasshen ruwa a jiki.

Read more

Shugaban Najeriya ya bukaci shuwagabannin Afirka su mutunta Dimokradiyya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ɗaukacin shugabannin Afrika da su mutunta ƴancin dimokuraɗiyya da doka-da-oda da kuma wanzuwar siyasa.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta ba da kasonta na kasafin kudi na Kungiyar Tarayyar Afirka

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Gwamnatin Tarayya ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na bayar da kasonta ga kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta hanyar ba da cikakken kudin gudummuwarta na shekarar 2023 baki daya.

Read more

Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Najeriya masu ci rani 146 daga Jamhuriyar Nijar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Ko’odinetan hukumar ta NEMA Kano, Dakta Nuraddeen Abdullahi ne ya bayyana hakan a lokacin da yake karbar wadanda suka dawo a filin jirgin saman Malam Aminu Kano

Read more

Mai martaba Sarkin Zazzau ya koka kan yadda alhazan Najeriya suka gudanar da Aikin Hajji Bana

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

 Kasancewar shi  jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin, Amirul Hajjin bana, ya ce aikin hajjin bana na cike da matsaloli da ya kamata mahukunta su duba domin su sauya salo.

Read more

Gwamnatin Neja ta umarci masu gidaje a kan magudanan ruwa su yi gaggawar tashi

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Gwamnatin Neja ta bukaci mazauna yankunan da suka gina gidaje a kan magudanan ruwa da su yi gaggawar tashi don kaucewa ambaliyar ruwa.

Read more

Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana’antu su taimaka wa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi II wanda ya kasance daya daga cikin jakadun Majalisar Dinkin Duniya na muradun ci gaba mai dorewa, ya yi kira ga kasashe masu arzikin masana’antu,

Read more

Posts navigation

1 … 206 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama