Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Kano: Hukumar Kidaya Ta Yi Taron Wayar da Kan ‘Yan Jarida Game da Shirinta

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Hukumar kidaya ta kasa reshen jahar kano ta yi taron wayar da kan yan jarida don ilimintar dasu tare tuna musu irin shirye shiryen hukumar tayi a nan jahar Kano na gabatar da aikin kidaya.

Read more

Wani Sashen Gini Na Rusasshen Daula Otel ya Danne Wasu Matasa Dake Hakar Rodi

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Hukumar kwanakwana da kuma hukumar bada agajin gaggawa ta jahar ta kasa wato NEMA na cigaba da aikin ceto, daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin kano ta rushe a jahar.

Read more

NEMA a Jihar Kano Ta Gudanarwa da Taron Bita Na Kwana 1 Ga Kafafen Yada Labarai

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa da Gudanarwa ta gudanar da Taron bita na kwana daya Akan tattaunawa tare da kungiyoyin yada labarai da mai magana da yawun hukumomin mayar da martani daga Kano da jigawa kan rawar da kafafen yada labarai ke takawa wajen magance bala’i.

Read more

Fulato: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Ƙasa Ta Rufe Ofisoshin Kananan Hukumomin Jihar 17

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Sifeto Janar na ‘yan sandan kasa, Usman Alkali Baba, ya umarci kwamishinan ‘yan sandan Filato, CP Bartholomew N. Onyeka da ya rufe dukkan manyan ofisoshin kananan hukumomin jihar 17.

Read more

Abdulkarim Chukkol Ya Zama Shugaban Hukumar EFCC Na Wucin Gadi

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Abdulkarim Chukkol ya zama mai rikon shugaban hukumar  EFCC, biyo bayan dakatar da AbdurRashid Bawa da shugaban kasa Bola  Ahamad Tinubu yayi.

Read more

Gwamnatin jihar Kano ta karyata rade-radin shirin rushe sababbin masarautu

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

sakataren yada labarai na gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin-Tofa shine ya bayyana hakan, inda ya ce, har yanzu babu wani mataki da gwamnati ta dauka akansu.

Read more

Hukumar DSS Ta Fara Binciken Dakataccen Shugaban EFCC, Abdurrasheed Bawa

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS) ta gayyaci dakataccen shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annanti  ta EFCC, Abdurrasheed Bawa domin amsa tambayoyi bayan da shugaba Tinubu ya dakatr da shi a yammacin jiya.

Read more

Shugaban ƙasar Najeriya ya dakatar da shugaban hukumar EFCC

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da shugaban Hukumar Yaƙi da Rashawa da yi wa Tattalin Ariƙin Ƙasa Zagon Ƙasa (EFCC), AbdulRasheed Bawa.

Read more

Shugaba Tinubu Ne Ya Taimaka Wa Godswill Akpabio Wajen Zama Shugaban Majalisa ~ Ali Ndume

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar Kudancin Borno, Muhammad Ali Ndume, ya yi karin haske a kan nasarar da Godswill Akpabio ya samu, inda ya ce shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya taimaka masa wajan samun nasarar ɗare kujerar shugabancin majalisar

Read more

Shugaban INEC zai bayyana a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

A bisa roƙon da lauyoyin Atiku suka yi, an gayyato Farfesa Mahmood Yakubu domin ya bayar da shaida akan zaɓen wanda ake ta taƙaddama a kansa

Read more

Posts navigation

1 … 222 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama