Labarai

Babban Labari Labarai

Sarkin Musulmi Ya Roƙi ‘Yan Najeriya Su Cigaba Da Yiwa Shugabanni Addu’a.

Mai alfarma sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammadu Sa‘ad Abubakar na uku ya yi kira ga al’ummar Najeriya su cigaba da saka shugabanni cikin addu’oinsu na yau da kullum. Sultan  ya yi wannan kiran ne a jami’ar Illorin a jiya Alhamis a yayin gabatar da lakcar ƙaddamar da wani littafi domin girmamawa ga farfesa Ishaq Oloyede. […]

Babban Labari Labarai Lafiya

Amfanin kokomba a jikin dan Adam

Kokomba wani nau’in kayan lambu ne da ke taimakawa wajen saukaka sarrafa abubuwa masu tarin yawa a jikin dan Adam. Masana kiwon lafiya sun ce mutane na cin kokomba ne a matsayin kayan lambu amma tana cikin kayan marmari. Ana amfani da ita a cikin wasu kayayyakin gyaran fata. Kokomba na cikin kayan marmari kamar […]

Babban Labari Labarai

Matsalar Rashin Tsaro Na Neman Kassara Arewacin Najeriya– Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa

Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa ta ACF, ta nuna damuwarta kan yadda matsalar rashin tsaro ke neman kassara yankin Arewacin Najeriya, Shugaban Kwamitin Amintattun ƙungiyar Alhaji Bashir Muhhamd  Ɗalhatu Wazirin Dutse ne ya bayyana hakan a yayin ziyarar da ƙungiyar takai jihar Borno. Alhaji Bashir Ɗalhatu ya ƙara da cewa yanayin yadda ake samun ƙaruwar tashe-tashen […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000