Gwamnan Kano Ya Jinjina Wa Wani Matashi
Bayan Yusuf ya mayar da waɗannan kuɗaɗe ne kuma, gwamnan jihar Kano ya buƙaci ganawa da shi domin miƙa masa godiyarsa bisa gaskiyar da ya nuna tare da neman sauran matasa su yi koyi da shi.
Bayan Yusuf ya mayar da waɗannan kuɗaɗe ne kuma, gwamnan jihar Kano ya buƙaci ganawa da shi domin miƙa masa godiyarsa bisa gaskiyar da ya nuna tare da neman sauran matasa su yi koyi da shi.
Wasu matasa masu fiƙira sun samar da na’urar sarrafa rediyo da aka fi sani da transmitter da sinadarin iskar gas daga haidirojin, abin ban ruwa a gonaki da sauransu a ƙarƙashin wata horaswa da CITAD ta gudanar.
Ma’aikata daga kowane ɓangare a ƙasar nan a ciki har ma’aikatan wutar lantarki da na kiwon lafiya sun fara yajin aikin gargaɗi saboda raɗadin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur ya haifar.
Mai magana da yawun Hukumar DSS ta jami’an tsaron farin kaya, Dokta Peter Afunanya ya fitar da sanarwar cewa sun gano wasu mutane a sassan Najeriya daban-daban
A yau ne ake shirin rantsar da sojan da zai jagoranci ƙasar Gabon a matsayin shugaban rikon kwarya, bayan juyin mulkin kasar a makon da ya gabata, inda zai rike ikon kasar na wani lokaci da ba a bayyana ba bayan hambarar da daular Bongo na kasar shekaru 55.
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya ce gwamnatin da ta gabata ce ta jefa ‘yan Nijeriya cikin matsin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu.
Tsohon shugaban ƙasar nan Mahamadu Buhari ya yaba wa gwamnatinsa game da irin rawar da ta taka wajen kare ƙasar daga bala’in cin hanci.
Najeriya ta fara tattaunawa da ɓangarori da dama don duba yiwuwar shiga ƙungiyar kasashen G20 masu ci gaban tattalin arziki a duniya.
Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jihar Kano KAROTA ta sami nasarar cafke jabun magani na fiye da Naira miliyan 50.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ne ya fadi hakan a jiya Asabar a cikin wata sanarwa da babban hadiminsa kan yada labarai da hulda da jama’a, Alkasim Abdulkadir, ya tabbatar da cewa an kira dukkanin Jakadun Najeriya su dawo gida.