Ma’aikatan Muhasa Sun Sami Horo Na Musamman a Wani Mataki Na Fara Sashen Talabijin
A shirye shiryen bude gidan television na Muhasa, wasu daga cikin ma’aikatan wannan gida sun samu horo na musanman kan sannin makamar aiki a bangaren bidiyo.
A shirye shiryen bude gidan television na Muhasa, wasu daga cikin ma’aikatan wannan gida sun samu horo na musanman kan sannin makamar aiki a bangaren bidiyo.
Hukomomin lafiya na kasar Falasdin sun ce akalla Falasdinawa uku aka kashe tare da jikkata wasu sama da 20 a hare-hare ta sama da dakarun Isra’ila suka ƙaddamar kan sansanin ‘yan gudun hijira a yankin jenin da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan da ke ƙarƙashin mamaye.
Jagoran ‘yan adawa a Senegal, Ousmane Sonko ya buƙaci ‘yan kasa su fito kwansu da kwarkwata sun yi zanga-zangar adawa da manufar shugaba Macky Sall ta neman takara a karo na uku.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya sauke shuwagabannin hukuman zaɓe mai zaman kanta ta jihar.
Sakataren gwamnatin jihar ta Neja, Alhaji Abubakar Usman ne ya bayyana hakan a garin Minna a jiya.
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta janye sakamakon wata daliba mai suna, Mmesoma Ejikeme, wacce ta zana jarrabawar shiga jami’a saboda yi wa kanta aringizon maki.
Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai, 41,632 suka kamu da rashin lafiya a kasar Saudiyya
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara guda goma 12 mallakin gwamnatin jiha.
Ginin asibitin yana daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin jihar nan ta kwato daga hannun wanda gwamnatin Abdullahi Ganduje ta mallakawa.
Fadar shugaban Nijeriya ta yi fatali da wani rahoto da kungiyar Tarayyar Turai, EU, ta fitar da ke nuni da cewa akwai kura-kurai a zaben kasar nan da aka yi na
Shugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami ne ya bayyana hakan ga manema labarai, inda ya ce, dagacikin waɗan da aka kamadɗin, 9,509 ne suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar.