Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Najeriya masu ci rani 146 daga Jamhuriyar Nijar
Ko’odinetan hukumar ta NEMA Kano, Dakta Nuraddeen Abdullahi ne ya bayyana hakan a lokacin da yake karbar wadanda suka dawo a filin jirgin saman Malam Aminu Kano
Ko’odinetan hukumar ta NEMA Kano, Dakta Nuraddeen Abdullahi ne ya bayyana hakan a lokacin da yake karbar wadanda suka dawo a filin jirgin saman Malam Aminu Kano
Kasancewar shi jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin, Amirul Hajjin bana, ya ce aikin hajjin bana na cike da matsaloli da ya kamata mahukunta su duba domin su sauya salo.
Gwamnatin Neja ta bukaci mazauna yankunan da suka gina gidaje a kan magudanan ruwa da su yi gaggawar tashi don kaucewa ambaliyar ruwa.
Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi II wanda ya kasance daya daga cikin jakadun Majalisar Dinkin Duniya na muradun ci gaba mai dorewa, ya yi kira ga kasashe masu arzikin masana’antu,
‘Yan majalisar wakilai na neman a sake duba albashinsu da alawus-alawus din da ake biyansu, biyo bayan cire tallafin man fetur da kuma halin da tattalin arzikin kasar nan ke ciki a halin yanzu.
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba shi ne zabinsa ba a lokacin zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa ba.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirin daukar nauyin dalibai 1,100 da za’a tura domin karatun digiri a jami’o’in ciki da wajan ƙasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aikawa majalisar wakilai wasikan neman a yi garambawul kan kasafin kudi na shekarar 2022 domin ba shi damar ciyo bashin naira biliyan 500 don samar da kayyaki na tallafi ga ‘yan Najeriya.
Gwamnan ya dauki matakin ne da nufin kare irin wadannan masu sana’a, daga kisan da ‘yan Boko Haram ke yi a wajen garuruwan kananan hukumomin jihar.
Hukumomi a yankin Hadejia da ke jihar Jigawa sun dauki matakin hana barace-baracen yara mata matasa da ma sauran nau’o’in bara, bayan da aka samu wasu mata mabarata da juna biyu tare da mayar da su garuruwan su na asali.