‘Yan Sanda Sun Kai Samame Tare da Kwashe Motocin Alfarma a Gidan Tsohon Gwamnan Zamfara
Rohotanni sun tabbatar da cewa an gano tare da kwashe motocin alfarma a yayin samamen a gidan tsohon Gwamnan dake rukunin gidajen alfarma na GRA a jiya juma’a.
Rohotanni sun tabbatar da cewa an gano tare da kwashe motocin alfarma a yayin samamen a gidan tsohon Gwamnan dake rukunin gidajen alfarma na GRA a jiya juma’a.
Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso, ya ce sun tattauna da Tinubu kan yadda za a iya yin aiki tare, yace amma har yanzu ba su yanke shawarwari ba, sai bayan an ranstar da ‘yan majalisa za su ga yadda za a yi aiki tare.
Jami’an Hukumar Tsaro ta farin kaya DSS sun tsare Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, jim kadan bayan Shugaba Tinubu Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da shi.
NAPTIP: Taron Duba Lafiyar Mutanen da Aka Yi Fataucinsu Zuwa Wasu Kasashen Waje
Shugaban kwammitin kuma babban sakataren ma’aikatar muhalli ta jahar Kano Aliyu Yakubu Garo ne ya bayyana haka yayin da yake tattaunawa da wakilinmu, Yasir Adamu.
A yau ne Gen. Sani Abacha yake cika shekaru 25 da rasuwa.
A kan hakan ne Muhasa rediyo ta yi nazari a kan rayuwar marigayin da kuma yadda ake alhinin rashin sa tsawon wannan locaci.
Ga ci gaban rahoton tare da…..Zubaida Abubakar Ahmad.
Mista Sunak na ganin ya kamata Burtaniya ta gudanar da irin wannan taro kasancewarta ta uku a duniya bayan Amurka da China wajen ƙirƙirar fasahar ta AI.
Rahotanni a jiya na nuna cewa hayakin da ke fitowa daga gobarar daji a kasar Canada ya kwarara har zuwa Gabashi da Yammacin tsakiyar Amurka, inda ya mamaye manyan biranen kasashen biyu a cikin wani yanayi mai muni.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta damu da yadda ayyukan ‘yan ta’adda ke sake kunno kai a wasu yankuna, kuma ba za ta yarda a ci gaba da salwantar da rayukan jama’a tana kallo ba.
A yayin da ake cigaba da dambarwar batun cire tallafin mai da gwamnatin Tarayya ta yi, sai ga masu hayar motocin bas a jihar Ikko na nuna goyon bayansu game da cire tallafin man fetur da gwamnatin ta yi.