Hukuncin kotu bai karya mana guiwa ba ~ Baba Halilu Dantiye
Kwamishinan yada Labarai na Jiha, Baba Halilu Dantiye ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai, inda ya yi nuni da cewa, sam hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar bai karya musu guiwa ba.










