Gwamnan jihar Zamfara ya kori manyan sakatarorin ma’aikatu da wasu hakimai
Gwamnatin jihar ta ce matakin na daya daga cikin sauye-sauyen da ta fara yi na gyara yadda Matawalle ya yi wuju-wuju da dukiyar jihar.
Gwamnatin jihar ta ce matakin na daya daga cikin sauye-sauyen da ta fara yi na gyara yadda Matawalle ya yi wuju-wuju da dukiyar jihar.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce shugabancin Nijeriya na daya daga cikin kalubale mafi tsanani a rayuwa da mutum zai samu kansa a ciki.
Mahauta da masu sana’ar sayar da fatu a jihar Kano sun koka game da yadda karancin yin layya daga ya shafi sana’arsu da kuma yiwuwar a hakan ya shafi yawan fatocin dabbobi da ake samu a kowacce babbar sallah.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa ‘yan Nijeriya tabbacin cewa yana aiki ba dare ba rana don lalubo mafita kan kalubalen da kasar nan ke fuskanta.
Kakakin majalisar dokokin Jihar Adamawa, Honarabul Bathiya Wesley, ya nada Kate Raymond Mamuno, a matsayin shugabar masu rinjaye na majalisar.
Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta sanar da shirin janye wasu jami’an ‘yan sandan da ke ba da kariya da kuma rakiya ga manyan mutane da nufin sake tura su aiki a kan tsaron kasa.
A yau ne yarjejeniyar tsagaita wuta da shugaban rundunar dakarun RSF ya sanar za ta fara aiki domin bukukuwan babbar sallar Idi da za a fara ranar Laraba.
Mai Ba Wa Shugaban Ƙasa Shawara a Kan Harkar Tsaro, Mallam Nuhu Ribadu, ya yi alƙawarin zage damtse don cika burin da ‘yan Najeriya ke da shi da kuma tabbatar da tsaron ƙasar daga duk wani nau’in rashin tsaro.
Babban bankin Duniya ya amince da bukatar gwamnatin tarayya na cin bashin dala miliyan ɗari biyar, domin taimaka wa Najeriya a shirin tallafa wa mata.
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya fitar da jawabi ta bakin Tsohon Mai Taimaka Masa a Kan Harkokin Yada Labarai, Malam Garba Shehu, yana mai cewa hikimar