Tsohon Gwamnan Kano, Kwankwaso, Ya Mayar da Martani Ga Kalaman Ganduje
Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso, ya ce sun tattauna da Tinubu kan yadda za a iya yin aiki tare, yace amma har yanzu ba su yanke shawarwari ba, sai bayan an ranstar da ‘yan majalisa za su ga yadda za a yi aiki tare.










