Majalisar Jihar Neja Ta 10 Ta Gayyaci Hukumomin Tsaron a Zamanta Na Farko
Sabuwar Majalisar Dokokin jihar Neja ta 10 ta gayyaci shugabannin hukumomin tsaro a jihar domin jin bahasi daga wajensu akan matsalar rashin tsaron da ke kara kamari a jihar.
Sabuwar Majalisar Dokokin jihar Neja ta 10 ta gayyaci shugabannin hukumomin tsaro a jihar domin jin bahasi daga wajensu akan matsalar rashin tsaron da ke kara kamari a jihar.
Rashin samun daidaito game da wanda zai jagoranci majalisar jihar Jigawa karo na takwas, ya haifar da tsaiko wajen rantsar da sabbin ‘yan majalisar a jiya Talata.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin kai kayan agaji da taimakon da ya wajaba nan take ga mutanen da suka kuɓuta da kuma dangi da iyalan waɗanda suka mutu a hatsarin jirgin ruwan Kwara.
Ya ce matakin ya zo ne bayan tafiyar da Mai martaba Sarkin Zazzau Mallam Ahmed Nuhu Bamalli ya yi zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana.
Har yanzu ba Bola Ahmad Tinubu bai bude iyakokin kasar nan ba ~ Hukumar Kwastam
Daga majalisar wakilan Nijeriya kuma, ɗan takarar kujerar kakakin majalisar, wanda kuma shi ne ɗan takarar da Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ke mara wa baya, Hon. Tajuddeen Abbas ya lashe zaben Shugaban Majalisar Wakilai ta 10 da kuri’u 353.
Sanata Godswill Akpabio ya yi nasarar zama Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya ta goma, bayan zaɓaɓɓun ‘yan majalisar dattijai sun kaɗa ƙuri’a.
Falgore ya yi nasarar zama shugaban majalisar ne ba hamayya bayan da dan majalisar Dala na jam’iyyar NNPP ne ya ayyana falgore a matsayin wanda yake ganin dacewarsa wajen shugabantar majalisar.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya ji daɗi kan yadda Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu yake nemansa don kafa gwamnatin haɗin kan ƙasa.
Rohotanni sun tabbatar da cewa an gano tare da kwashe motocin alfarma a yayin samamen a gidan tsohon Gwamnan dake rukunin gidajen alfarma na GRA a jiya juma’a.