Tag: labarai

Wata ‘yar fim ta maka wani a kotu saboda ɓata mata suna
Labarai

Hadiza Gabon Ta Maka Wani Mutum A Kotu

Shahararriyar ‘yar fim ɗin Kannywood, Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Hadiza Gabon ta maka wani mai suna Bala Musa a kotun majistare da ke kan hanyar Daura, a jihar Kaduna, inda take zarginsa da lafin ɓata suna.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai