Labarai

Babban Labari

Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar Ta Haramta Auren Jinsi

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta ayyana dokar haramta auren jinsi da luwadi da madigo da sauran dabi’u masu kama da su a kasar. Kazalika gwamnatin ta kuma ayyana addinin Musulunci a matsayin addini na kasa. Gwamnatin ta dauki wannan matakai ne a sabuwa dokar tsarin mulkin rikon kwarya ta kasa da babban taron muhawara na […]

Babban Labari

Ma’aikatar Jin Kai Ta Tarayya Da Jahohi Sun Zamo Matattarar Cin Hanci Da Rashawa — Tsohon Minista

Tsohon Ministan Gidaje da Raya Birane, Nduese Essien, ya ce Ma’aikatun Harkokin Jin-ƙai na tarayya da jihohi sun zamo matattarar cin hanci da rashawa a Nijeriya. Essien, ya kuma zargi ministocin ma’aikatun da karkatar da biliyoyin naira da aka ware domin ‘yan ƙasar da ke cikin mawuyacin hali. “Wani zai yi tunanin ƙirƙirar ma’aikatun nan […]

Babban Labari

Gwamnonin APC Sun Kai Wa Muhammadu Buhari Ziyara

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya karkashin jagorancin shugabanta gwamnan Imo Sanata Hope Uzodinma, ta kai wa tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ziyarar ban girma a gidansa da ke Kaduna. Bayan shugaban kungiyar, sauran gwamnonin da suke cikin tawagar ma su ziyarar sun hada da gwamnan Kaduna da na Gombe da Kwara da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai