‘Yan majalisa sun koka game da albashinsu da alawus-alawus bayan cire tallafin man
‘Yan majalisar wakilai na neman a sake duba albashinsu da alawus-alawus din da ake biyansu, biyo bayan cire tallafin man fetur da kuma halin da tattalin arzikin kasar nan ke ciki a halin yanzu.










