Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63
Jim kadan bayan saukar sabuwar manhajar Threads da zafinta, ‘yan Nijeriya sun kasance a gaba-gaba wajen yin maraba da wannan dandali.
Sojojin Najeriya da ke rundunar tsaro ta Operation Hadin Kai sun harbe wasu ’yan ta’addan Boko Haram da ISWAP da ke kokarin tsallakowa Najeriya daga Jamhuriyar Kamaru.
Cibiyar yaki da cutuka masu yaduwa ta Najeriya ta ce an samu barkewar cutar mashako (Dphtheria) a babban birnin kasar Abuja, bayan da wani yaro mai shekara hudu ya rasu.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya rattaba hannu kan rage ma’aikatun gwamnatin jihar daga 28 zuwa 16, don Farfado da tattalin arzikin Jihar.
Wannan naɗi nata ya biyo bayan aikewa da sunanta da gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi a cikin wata wasika ga majalisar dokokin jihar Kano wanda shugaban majalisar, Ismail Falgore, ya karanta ta a gaban majalisar a jiya.
Gandujen ya ayyana sammacin da aka aike masa na bayyana a gaban hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa a matsayin siyasa.
Kamfanin Meta wanda shi ne mamallakin Facebook da Instagram, ya kaddamar da manhajar sabon shafin sada zumunta da muhawara, mai suna ‘Threads’ a matsayin kishiya ga Twitter.
Rahotanni daga jihar Nassarawa na nuni da yadda wata mata mai juna biyu ta rasa ranta saboda rashin likitan da zai duba ta a asibiti.
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta zayyana jihohi 14 da yankuna 31 da ka iya fuskantar mamakon ruwan sama mai karfin gaske wanda zai iya haifar da ambaliyar ruwa daga ranar 4 zuwa 8 ga watan Yuli.