Kamfanin NNPCL ya kama wani jirgin ruwa da ya sato danyen daga jihar Ondo
Kamfanin mai na ƙasa NNPCL, ya kama wani jirgin dakon mai wanda yake hanyar zuwa Kamaru dauke da gurbataccen man da aka hako daga jihar Ondo lita dubu 800.
Kamfanin mai na ƙasa NNPCL, ya kama wani jirgin dakon mai wanda yake hanyar zuwa Kamaru dauke da gurbataccen man da aka hako daga jihar Ondo lita dubu 800.
Gabon: Shugaba Ali Bango zai sake tsayawa takara bayan shafe shekaru yana mulki
Gwamnatin jihar Filato ta sake ayyana dokar hana zirga-zirga ta tsawon sa’o’i ashirin da hudu a karamar hukumar Mangu, biyo bayan sake barkewar wani rikici da yayi sanadin rasa rayuka da kone-konen gidaje a yan kin.
Jami’an hukumar hana sha da fataucuin miyagun kwayoyi wato NDLEA sun damke wasu mutane hudu da ake zargi su na da hannu a harkar safarar miyagun kwayoyi a Najeriya.
An rawaito cewa kungiyar ISWAP ta sha alwashin kawar da duk wanda aka samu a yankunan Katikime, Bulungahe, Kutukungunla, Chikun Gudu, Tumbumma, Guma Kura, Guma Gana
Tinubu ya bayyana haka ne ranar Lahadi jim kadan bayan an zabe shi a matsayin shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afirka ECOWAS mai kasashe mambobi 15.
Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su a Kabugu Lamba da ke karamar hukumar Maru ta jahar Zamfara
Uwargidan shugaban kasar nan ta ce al`ummar Najeriya za su amfana daga fa`idar shirin farfado da rayuwar iyali da ta kirkiro da shi Mai dakin shugaban kasar Sanata Oluremi Tinub
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a nan Jihar Kano, ta hana gayyata ko kama tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje domin bincikarsa kan zargin karbar cin hanci da rashawa.