Labarai

Babban Labari Labarai

Kisan Ruma:- Shaida Ta Tabbatarwa Da Kotu Cewa Sun Taba Zuwa Gidan Marigayiyar Da Wanda Ake Tuhuma.

Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta fara sauraren shaidu kan tuhumar da ake yiwa, Sha’aibu Abdulkadir Chediyar Kuda , da zargin kisan kan wata matar aure mai suna, Ruma Shu’aibu, a ranar 6 ga watan Afrilun 2025. A zaman kotun na ranar Alhamis lauyan gwamnatin jihar Kano kuma mai […]

Babban Labari Labarai

Sheikh Dahiru Usman Bauchi Ya Rasu

Jagoran ɗarikar Tijjaniyya a Najeriya Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rasu ne da asubahin ranar Alhamis. Malamin ya rasu ne a wani asibiti da ke jihar Bauchi.sakamakon ƴar gajeriyar jinya. Majiyoyi daga iyalansa sun ce za a yi jana’izar shehin malamin ne a ranar Juma’ah. Fitaccen malamin addinin Musuluncin ya rayu tsawon shekaru 100 a […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Ya Aiyana Dokar Ta Baci Kan Tsaro A Nijeriya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro a faɗin ƙasar, yana mai bayar da umarnin ɗaukar ƙarin jami’an ‘yansanda da na soja. Shugaban wanda ya bayar da umarnin yayin wani jawabi a fadarsa, ya bai wa rundunar ‘yansandan ƙasar umarnin ɗaukar ƙarin jami’ai 20,000. Ya ce adadin sababbin jami’an da za […]

Babban Labari Labarai

Shugaba Tinubu Ya Aike Wa Majalisa Sunayen Mutane 3 Da Za A Nada Jakadun Nijeriya

Shugaba Bola Tinubu ya aike da sunan mutum uku zuwa Majalisar Dattawa, domin tantance su a matsayin sabbin jakadan Najeriya. Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ne, ya sanar da haka a zaman majalisar na ranar Laraba. Sojoji sun yi juyin mulki a Guinea-Bissau Jami’an tsaro sun ƙaddamar da shirin murƙushe ’yan bindiga a Kaduna Waɗanda […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Kaddamar Da Kwamitin Samar DA Darasin Kishin Kasa A Jadawalin Karatun Jami’o’in Nijeriya

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA ta kaddamar da kwamitin hadin gwiwa da hukumar dake kula da jami’o’in Nijeriya, NUC, don shigar da darasin sanin kasa da kishinta, a cikin jadawalin karatun jami’o’in fadin kasar. Jami’in yada labaran hukumar NOA, Bala Musa , ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris Ya Ce Ba A Biya Kudin Fansa Ba Kafin Ceto Daliban Da Aka Sace

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris ya ce ɗaliban jihar da aka kuɓutar daga hannun ƴanbindiga na cikin ƙoshin lafiya. A wani taron manema labarai da gwamnan ya gabatar a fadar gwamnatin jihar da ke Birnin Kebbi jim kaɗan bayan sanar da sakin ɗaliban, gwamnan ya gode wa shugaba Tinubu da sauran jami’an tsaro da suka […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Sake Bude Wasu Makarantu Don Yin Jarrabawar Zangon Karatu

Hukumar kula da makarantun firamare da sakandare ta Jihar Katsina ta sanar da sake buɗe wasu makarantu domin ci gaba da jarabawar zangon farko na shekarar karatu. A wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Sani Danjuma Suleman, ya fitar a madadin Shugaban hukumar, ta ce makarantun firamare, sakandiren je-ka-ka-dawo da kuma makarantu […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000