Gamayyar Jami’an kungiyoyin ECOWAS da wasu sun baro Nijar guiwa a sanyaye
Sojojin da ke mulki a jamhuriyyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum sun hana jami’ai daga kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS da Majalisar Dinkin Duniya zuwa ƙasar.
Sojojin da ke mulki a jamhuriyyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum sun hana jami’ai daga kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS da Majalisar Dinkin Duniya zuwa ƙasar.
Tsohon dan tawaye kuma dan siyasa a Jamhuriyar Nijar, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da wata kungiya da za ta yi fafutukar ganin an mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki.
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta Nijeriya, ta dakatar da zanga-zangar da ta shirya yi a duk fadin kasar nan bayan wata ganawar sirri da ta yi da manyan jami’an majalisar dattawa.
Sanarwa na zuwa ne bayan da shuwagabannin soji na ƙasar Nijar suka yi watsi da umarnin ƙungiyar na mayar da mulki ga hamɓararren shugaban.
A nan ma dai, Gwamnan jihar Barno, Babagana Zulum ya amince da ɗaukar ma’aikatan lafiya guda 54 wanda za su ƙunshi mayan likitoci guda biyu, nas-nas guda takwas da kuma ungozoma da masu taimaka musu arba’in da biyu.
Ya zuwa yanzu dai rahotanni sun nuna cewa, ‘yan majalisun tarayya na Bichi da Dambatta/Makoda da Wudil/Garko ne suke kan gaba wajen biya wa daliban yankinsu kudin makaranta bayan ƙarin kudin makaranta da jami’o’i suka yi.
Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.
Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron rantsar da mai shari’a, Jostis Dije Aboki, a matsayin Babbar Jojin jihar Kano a yau.
Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin darakta janar Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da ayyuka a daukacin ofisoshi 28 da ake da su a fadin jihar nan a cikin watan Juli da ya gabata.
Inda majalisar ta shawarci kungiyar ECOWAS da ta yi amfani da diflomasiyya wajen magance matsalar juyin mulki da sojoji suka yi a Nijar.