Kwamishinan ‘yan sandan Kano zai ba da tukuicin dubu 300 domin kama wasu ‘yan daba
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanya tukuicin naira dubu ɗari uku ga duk wanda ya ba wa hukumar bayani game da wasu ‘yan daba da take nema ruwa a jallo.
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanya tukuicin naira dubu ɗari uku ga duk wanda ya ba wa hukumar bayani game da wasu ‘yan daba da take nema ruwa a jallo.
An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.
Kungiyar kwallon kafa ta rundunar yan sandan jahar Kano wato CP Boys ta buga wasa da kungiyar kwallon kafa ta matasa da tubabbun yan daba dake jahar Kano inda suka tashi kunnen doki kowannen su na da ci daya.
An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.
Wata Kungiya mai zaman kanta mai suna Civil Society Legislative Advocacy Centre, CISLAC ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta fito da tsare-tsaren da za su tabbatar da karin kudin harajin taba sigari a Najeriya.
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya ce ba zai yiwu Gwamnatin Tarayya ta ci gaba da bayar da tallafi ga ɓangaren wutar lantarki ba.
Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.
An kafa hukumar shige da fice ne a ranar 1 ga watan Agustan shekarar 1963, inda hukumar a wannan wata na Agusta ta shirya bikin tunawa da kafuwarta.
Manyan baki da dama sun samu halartar wurin taron, kuma ɗaya daga cikinsu shi ne tsohon shugaban hukumar ta shige da fice, Muhammed Babandede, OFR, OCM Spain.
A wani cigaban, kwamishinan labarai na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, da jami’an gudanarwa ma’aikatar sun kai ziyarar aiki ga hukumar ɗab’i ta jihar Kano.
Kwamishinan labarai da al’adu na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, ya buƙaci jami’an yaɗa labarai da ke ƙananan hukumomi arba’in da huɗu da kan su ƙara mayar da hankalin wajen sauke nauyin da rataya a wuyansu.