Gidauniyar Dangote ta Kaddamar da Raba Tallafi a Kano
Gidauniyar Dangote ta kaddamar da rabon tallafin abinci a Kano tare da taimakon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Gidauniyar Dangote ta kaddamar da rabon tallafin abinci a Kano tare da taimakon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa (NEMA), a ranar Talata, ta fara rabon kayan abinci da cibiyar agajin jin kai ta Sarki Salman ta bayar ga iyalai dubu 2,056 a nan jihar Kano. Cibiyar Sarki Salman na bayar da agajin jin kai ne ga mabukata a ƙasashe daban-daban a faɗin duniya. Shugabar hukumar NEMA, […]
Kotun jihar Kano ta yanke wa wani ‘dan kasar Chaina Frank Geng-Quangrong, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin kashe budurwarsa a jihar Kano. Kotun ta samu Frank Geng-Quangrong, da laifin kashe budurwarsa mai suna Ummukulsum Sani da ka fi sani da Ummita a watan Satumbar shekara ta 2022 a jihar Kano. Kamfanin dillancin labarai […]
Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.
A yayin da ake kai azumi na shida a yau, al’umma na cigaba da nuna damuwa game da farashin ƙanƙara wanda sukan yi amfani da ita domin sanyaya abin sha a lokacin buɗa baki. Su ma masu sana’ar sun bayyana wa abokiyar aikinmu irin ƙalubalen da suke fuskanta, musamman a lokacin da ake fama da […]
MA’aikatar Lafiya ta Kano ta musanta zargin ɓarkewar cutar kyanda a wasu ƙananan hukumomin Kano. Wannan na zuwa ne cikin wani jawabi da jami’in hulɗa da jama’a na sashen kula da lafiyar a’umma da kula da cututtuka, Dr. Imam Wada Bello, ya yi kan ɓarkewar kyanda a Kano. Da yake ƙaryata wannan batu a […]
Ministar ƙwadago da ayyukan yi Nkiruka Onyejeocha, ta ce gwamnatin tarayya ta yi nasarar cika alƙawuran da ta yi wa ƙungiyar ƙwadago a watan Oktoban bara da kashi 90 cikin 100. Ta ce yanzu lokaci ne da ya kamata ƙungiyoyin ƙwadago su tallafa wa gwamnatin tarayya. Minstar dai ta bayyana hakan ne a […]
Shugaban gamayyar kasuwannin Sabon Gari ta Abubakar Rimi da Singa da Kasuwar Galadima da kuma ƙungiyar Kawo Ƙarshen Fatara a jihar Kano, wato Kano Alternative for Poverty Eradication sun yaba wa kwamishinan ‘yan sandan jihar nan, CP Mohammed Usaini Gumel saboda gudunmowar da yake bayarwa wajen ci gaban matasa da wanzar da zaman lafiya a jihar […]
Wata ƙungiya mai suna ‘Yan Dangwalen Jihar Kano, sun buƙaci majalisar dokokin jihar Kano, da ta dawo da Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sunusi na II, kan karagarsa tare da rushe sabbin masarautun da aka samar. A ranar 3 ga watan Maris, 2020 ne, gwamnan Kano na wannan lokaci, gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ne ya sauƙe sarkin […]
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin ci gaba da haɓaka ɓangaren Ilimin jihar. Wannan tabbaci ya fito ne daga bakin kwamishinan ilimin jihar Alhaji Umar Haruna Doguwa, wanda yace gwamnatin Kano ba za ta gaza ba wajen bunƙasa ilimi a jihar domin tabbatar da cigaba mai ɗorewa. Kwamishinan ya bayyana hakan ne a yayin taron […]