Ƙarin ayyukan alheri ga Kanawa na nan tafe ~ gwamnan Kano
Gwamnna ya bayyana hakan ne a yayin zaman majalisar zartawas karo na 7 a gidan gwamnati, inda ya yi alƙawarin cewa akwai ayyuka masu yawa da za su zo nan ba da daɗewa ba.
Gwamnna ya bayyana hakan ne a yayin zaman majalisar zartawas karo na 7 a gidan gwamnati, inda ya yi alƙawarin cewa akwai ayyuka masu yawa da za su zo nan ba da daɗewa ba.
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da sake dawo da shirin fitar da dalibai kasashen ketare don karo ilimi
Gwamnatin Kano ta raba kayan koyo da koyarwa ga makarantun firamare da sakandire dake fadin jihar nan. Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce samar da kayayyakin zai taimaka kwarai ga makarantun jihar nan domin farfaɗo da su. Kasancewar Inganta ilimi ne abin da Gwamnatinsa ta sa a gaba.
Shugabannin Ƙungiyar Kano Leads – Da Ruwana – sun kawo ziya gidan rediyon nan da talabijin na Muhasa a yau Litinin, inda suka zo da buƙatun haɗa gwiwa a gudu tare a tsira tare.
Kano: Rundunar ‘yan sanda ta yi karin haske kan harin da aka kai mata
Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya bayyana damuwarsa game da watsi da gine-ginen ofisoshin da aka fara ginawa a hukumar ta Hizba da ke Sharaɗa. Wannan na zuwa ne a lokacin da gwamnan ya kai ziyarar aiki hukumar domin ganin irin yadda shirin auren gata da aka fi sani da auren zaurawa ke […]
A zaman da ta gudanar a yau Litinin majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da ƙarin kasafin kudin shekarar 2023, wanda hakan ke nuna wani gagarumin cigaba ga ayyukan raya jihar.
Rahoto: Gwamnan Kano ya ƙaddamar da rabon abinci a fadar gwamnati
Cibiyar bincike da koyar da harkokin bincike a kan karatu ta buɗe wani katafaren ɗakin karatu domin koyarwa da dawo da al’adar karatu a tsakanin ‘yan Najeriya. Da take bayyana buɗe sabon ɗakin karatun, wanda aka sanyawa sunan “Rebecca Rhodes Reading Room” shugabar cibiyar, Farfesa Talatu Musa Garba, ta bayyana cewa Malama Rebecca wata ‘yar […]