JAMB ta janye sakamakon wata daliba da ta yi wa kanta aringizon maki
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta janye sakamakon wata daliba mai suna, Mmesoma Ejikeme, wacce ta zana jarrabawar shiga jami’a saboda yi wa kanta aringizon maki.
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta janye sakamakon wata daliba mai suna, Mmesoma Ejikeme, wacce ta zana jarrabawar shiga jami’a saboda yi wa kanta aringizon maki.
Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai, 41,632 suka kamu da rashin lafiya a kasar Saudiyya
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara guda goma 12 mallakin gwamnatin jiha.
Ginin asibitin yana daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin jihar nan ta kwato daga hannun wanda gwamnatin Abdullahi Ganduje ta mallakawa.
Fadar shugaban Nijeriya ta yi fatali da wani rahoto da kungiyar Tarayyar Turai, EU, ta fitar da ke nuni da cewa akwai kura-kurai a zaben kasar nan da aka yi na
Shugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami ne ya bayyana hakan ga manema labarai, inda ya ce, dagacikin waɗan da aka kamadɗin, 9,509 ne suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar.
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya OIC na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani mai girma da aka yi a ƙasar Sweden a ranar Laraba.
Gamayyar kungiyar shugabanni a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya nada Sanata Magbys Abe a matsayin daya daga cikin ministocinsa.
Kungiyar Matasan Kudu Maso Yammacin ƙasar nan ta bukaci shugaba Bola Ahmad Tinubu da kada ya naɗa wani tsohon gwamna mukamin minista a gwamnatinsa.
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya buƙaci shugabannin majalisar tarayya da su kawo tsare-tsare waɗanda za su taimaki Shugaba Tinubu ya cika alƙawuran da ya ɗaukarwa ƴan ƙasar nan