‘Yan Kasar Kamaru, Nijar da Benin Sun Koka Game da Cire Tallafin Man Fetur a Najeriya
Rahotanni na nuni da cewa a ƙasashe kamar Kamaru da Benin da Jamhuriyar Nijar farashin man fetur ya ninka kan yadda suka saba siya a baya kafin Gwamnatin Najeriya ta sanar da cire tallafin man fetur.










