Hukumar EFCC musanta batun neman tsohon gwamnan jihar Zamfara ruwa a jallo
Hukumar da ke yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati EFCC ta ce ba ta neman tsohon gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ruwa a jallo.
Hukumar da ke yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati EFCC ta ce ba ta neman tsohon gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ruwa a jallo.
Wasu Mahara sun kai hari gidan Ardon Birni da kewayen Zariya, Alhaji Shuaibu Mohammed inda suka halaka shi tare da ’ya’yansa guda 4 a daren Asabar.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na KEDCO ya bayyana cewa matsalar da wasu turakun watu dake tunkudo wutar lantarki daga babban tashar samar da wutar dake shiroro ne yasa ake fuskantar matsalar rashin wutar lantarki a jihar kano Jigawa da kaduna
Sanarwar ta ce Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf wanda ake wa lakabi da Abba Gida-gida ya taya su murna tare da cewa nadin nasu ya fara aiki ne nan take.
Gwamnan KANO Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan kudin jarrabawar NECO ga daliban makarantun gwamnati 55,000 domin samun damar rubuta jarabawar ta kammala makarantar sakandire ta shekarar 2023 (SSCE).
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta shirya tsaf domin gyara yin amfani da baraguzan gine-ginen da aka rushe wajen sabunta ginin ganuwar Kano, a kokarin gwamnatin na maido da wuraren tarihi a jihar.
Sauran wadan aka zàba sun hada da Hussaina Akila Banshika ta Gidan Radiyo Tarayya da ke Abuja a Matsayin mataimakiyar shugaba, da Umoru Ibrahim na Jaridar Triumph da ke aka zaba matsayin Mataimakin Shugaba shiyyar Arewa.
Yadda wata matashiya ta karbi addinin musulinci bayan sauraren wa’azi a garin Kano.
‘Yan sanda a Angola sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye wajen tarwatsa gungun mutanen da suka fito suna zanga-zanga kan karin farashin man fetur a ƙasar.
Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama