Gombe: Rahotanni Sun Nuna Ana Cigaba da Samun Karuwar Masu Yin Tazarar Haihuwa
Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Gombe, ta bayyana cewa an samu qaruwar sabin masu yin tazarar haihuwa a jihar, da kimanin mutane 28,561 daga watan Janairu zuwa Maris ɗin 2023.










