Fitaccen Marubuci,Wole Soyinka, Ya Yi Alla-wadai da Kalaman Datti Baba Ahmed
Fitaccen Marubucin Najeriya, Farfesa Wole Soyinka, ya yi Allah wadai da kalaman Sanata Datti Baba Ahmed, ‘dan takarar mataimakin shugaban kasar karkashin Jam’iyyar Labour a zaben da ya gabata a kasar.










