TARON BIKIN RANTSAR DA SABON GWAMNAN JIHAR JIGAWA MAL UMAR NAMADI ƊAN MOƊI
TARON BIKIN RANTSAR DA SABON GWAMNAN JIHAR JIGAWA MAL UMAR NAMADI ƊAN MOƊI
TARON BIKIN RANTSAR DA SABON GWAMNAN JIHAR JIGAWA MAL UMAR NAMADI ƊAN MOƊI
BIDIYO: TARON SAMAR DA MAKOMA MAI DOREWA A BANGAREN KIWON LAFIYA TA HANYAR KIRKIRE-KIRKIRE
Hukumar Gudanarwar Majalisar Dokoki ta Kasa, ta fara shirin biyan Sanatoci da ’yan Majalisar Wakilai masu barin gado kudaden sallama da suka kai Naira biliyan 30.
Shugaba kamfanin na NNPC Mele Kyari ya ce, nan ba da dadewa ba farashin zai sauko idan aka sami wasu kamfanoni da za su shiga a dama da su wajen samar da man.
Shugaban kungiyar Joe Ajaero shi ne ya sanar da haka, bayan wani taron gaggawa da shugabannin kungiyar suka yi yau a Abuja.
Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.
A ci gaban da zaman kotun sauraren ƙararraki na zaɓen shugaban ƙasa, kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasar ta caccaki dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, kan rashin shirya wa karar da ya shigar na kalubalantar nasarar Shugaba Bola Tinubu
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya cika alƙawarin da ya ɗauka na tabbatar da tsaro da rage talauci a yankin Arewa.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Muhammed Usaini Gumel ne ya bayyana haka a jiya a yayin wata zantawa da manema labarai.
Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.