Kano: Kungiyar Ma’aikatan Jinya Ta Koka Kan Hana Likitoci Fita Ƙasashen Ƙetare
Shugaban kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa (NANNM) reshan Jihar Kano, Kwamred Ibrahim Maikarfi Muhammad ya bayyana cewa hana likitoci fita wajen Nijeriya danyaen aiki ne










