Majalisar Wakilan Najeriya Za Ta Bincika Musabbabin Haɗuran Jiragen Ƙasa
Majalisar Wakilan Najeriya Za Ta Bincika Musabbabin Haɗuran Jiragen Ƙasa
Majalisar Wakilan Najeriya Za Ta Bincika Musabbabin Haɗuran Jiragen Ƙasa
APC Na Zanga-zangar Ƙalubalantar Sakamakon Zaɓen Gwmnan Kano
Zan Raya Manufofin Gwamnatin Kwankwaso – Abba Kabir Yusuf
Wata Kotu Na Tuhumar Donald Trump Da Biyan Wata ‘Yar Wasa Maƙudan Kuɗaɗe
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashgawa EFCC ta kama Daraktan Kudi ta Hukumar Harkokin Jiragen Sama Bilkisu Sani tare da wasu jami’An hukumar su uku bisa zargin badakalar kudin hutu har naira biliyan 2. Sauran mutanen uku da aka kama tare da daraktan su ne mataimakin babban daraktan hukumar Hart Benson Fimienye, da mataimakin […]
Gobara Ta Tashi a Kasuwar Onisha a Jihar Anambra
INEC Ta Ayyana Zaɓen Jihar Adamawa a Matsayin Wanda Bai Kammala Ba
Hukumar zaɓe mai zaman kanta a jihar Zamfara ta bayyana Dauda Lawal Dare a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar. Dauda Lawal dai ya samu ƙuri’u 377,726 – inda ya yi nasara a kan gwamna mai ci Bello Muhammad Matawalle wanda ya samu ƙuri’u 311,976. An dai kwashe tsawon lokaci ana tattara sakamakon zaɓen […]
Katsina: Ɗan Takarar PDP Ya Ƙi Amincewa da Sakamakon Zaɓe