India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu
India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu
India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yaba wa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa janye tsarin tallafin man fetur da kuma fatali da bambanci wajen farashin kudin ƙasashen ƙetare.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da Shugaban Kwalejin Lafiya ta Health Technology, Bello Ɗalhatu, da Mai riƙon Shugabancin Hukumar Lura da Makarantun Sakandire ta jiha KSSMB, Malam Ado Tumfafi.
Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya naɗa Alhaji Sani Abdulkadir Dambo a matsayin sabon shugaban hukumar tattara haraji ta jiha wato KIRS.
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya NEC ta ba da shawarar a bayar da tallafi ga ma’aikata da marasa galihu don rage raɗaɗin cire tallafin mai a ƙasar nan.
A Yau Juma’a, Kungiyar Editoci ke gabatar da babban taro don zaban sababbin Shugabanni da za su jagoranci Kungiyar na shekaru biyu.
Darajar naira ta faɗi a kasuwar harkokin zuba jari da fitar da kayayyaki ta Najeriya, inda ake canzar da dala ɗaya a kan N702.19 ranar Alhamis, a cewar kamfanin dillancin labarai na Najeriya, NAN.
Hakan ya faru ne sakamakon sayar da kujeru fiye da yadda aka ƙayyade da tsoffin jami’an hukumar da sabuwar gwamnatin jihar ta dakatar suka yi.
Hukumar kidaya ta kasa reshen jahar kano ta yi taron wayar da kan yan jarida don ilimintar dasu tare tuna musu irin shirye shiryen hukumar tayi a nan jahar Kano na gabatar da aikin kidaya.
Hukumar kwanakwana da kuma hukumar bada agajin gaggawa ta jahar ta kasa wato NEMA na cigaba da aikin ceto, daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin kano ta rushe a jahar.