Tag: Kano

kankara
Labarai

Ramadan: Ƙanƙara Ta Zama ‘Yar Sarki a Kano

A yayin da ake kai azumi na shida a yau, al’umma na cigaba da nuna damuwa game da farashin ƙanƙara wanda sukan yi amfani da ita domin sanyaya abin sha a lokacin buɗa baki. Su ma masu sana’ar sun bayyana wa abokiyar aikinmu irin ƙalubalen da suke fuskanta, musamman a lokacin da ake fama da […]

Nkiruka Onyejeocha
Labarai

Gwamnatin tarayya ta cika alƙawuran da ta yi ~ Ministar Ƙwadago

Ministar ƙwadago da ayyukan yi Nkiruka Onyejeocha, ta ce gwamnatin tarayya ta yi nasarar cika alƙawuran da ta yi wa ƙungiyar ƙwadago a watan Oktoban bara da kashi 90 cikin 100.   Ta ce yanzu lokaci ne da ya kamata ƙungiyoyin ƙwadago su tallafa wa gwamnatin tarayya.   Minstar dai ta bayyana hakan ne a […]

Labarai

Kano: Gamayyar Shugaban ‘Yan Kasuwa Ya Yaba wa Kwamishinan ‘Yan Sanda

Shugaban gamayyar kasuwannin Sabon Gari ta Abubakar Rimi da Singa da Kasuwar Galadima da kuma ƙungiyar Kawo Ƙarshen Fatara a jihar Kano, wato Kano Alternative for Poverty Eradication sun yaba wa kwamishinan ‘yan sandan jihar nan, CP Mohammed Usaini Gumel saboda gudunmowar da yake bayarwa wajen ci gaban matasa da wanzar da zaman lafiya a jihar […]

KANO
Labarai

Kano: Wata Kungiya ta Buƙaci a Dawo da Sarkin Kano 14 Kan Karagarsa

Wata ƙungiya mai suna ‘Yan Dangwalen Jihar Kano, sun buƙaci majalisar dokokin jihar Kano, da ta dawo da Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sunusi na II, kan karagarsa tare da rushe sabbin masarautun da aka samar.   A ranar 3 ga watan Maris, 2020 ne, gwamnan Kano na wannan lokaci, gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ne ya sauƙe sarkin […]

Wannan tabbaci ya fito ne daga bakin kwamishinan ilimin jihar Alhaji Umar
Labarai

Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta ta bunkasa ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin ci gaba da haɓaka ɓangaren Ilimin jihar. Wannan tabbaci ya fito ne daga bakin kwamishinan ilimin jihar Alhaji Umar Haruna Doguwa, wanda yace gwamnatin Kano ba za ta gaza ba wajen bunƙasa ilimi a jihar domin tabbatar da cigaba mai ɗorewa.   Kwamishinan ya bayyana hakan ne a yayin taron […]

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Muhammad Usaini Gumel,  ta bakin kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa
Labarai

Kano: Rundunar ‘yan sanda ta kaddamar da rajistar ababen hawa

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Muhammad Usaini Gumel,  ta bakin kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya buƙaci al’ummar jihar da su fara yin rajistar ababensu na hawa ta shafukan intanet ɗin da hukumar ta tanada tare da samun takardun shaidar rajistar.   Wannan na ƙunshe ne a cikin umarnin da Sufeto Janar na […]

Labarai

wasu mata sun fita zanga-zangar lumana a Kano

DAGA: HASSAN ABDU MAI BULAWUS Wasu dandazon mata sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan gadar da ke ƙofar Nassarawa domin nuna goyon bayansu ga gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, tare da yin kira ga masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari’a kan yin adalci a hukuncin zaɓen gwamnan Kano da ake dakon jiran […]

Labarai

Malam Aminu Kano abin tunawa ne har abada

An yi kira ga kamfani dilancin labarai na Najeriya NAN da ya dawamar da fittacen dan kishin kasa kuma dan siyasa, marigayi Malam Aminu Kano(1920-1983). Wani gogagen dan jarida kuma mai ba da shawara kan harkokin yada labarai a nan Kano, Alhaji Abdulkhadir Ahmad Ibrahim kwakwatawa ne ya yi wannan kira a cikin wata wasikar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai