Labarai

Labarai

Dimokradiyya a Najeriya : Ina Romon Na Ta? 

Da sunan Allah Mabuwayi, tsira da amincin Sa, su tabbata ga manzon rahama, da iyalan sa, da sahabban sa, da masu koyi da su har zuwa ranar sakamako.  Bayan haka, muqalar mu a yau tana dubi ne akan mulkin siyasa,  wanda ake kira da sunan dimokradiyya. A yau muna cikin shekara ta ashirin da biyar […]

Babban Labari Labarai

Fararen Hula Dubu 10 Sun Salwanta A Wurin Sojojin Najeriya — Amnesty

Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil’adama ta Amnesty International ta ce aƙalla fararen hula dubu 10 ne suka rasa ransu a hannun jami’an sojojin Najeriya, tun bayan ɓarkewar yaƙin Boko Haram a shiyar Arewa maso Gabashin ƙasar. Amnesty International ta bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai da ta kira ranar Alhamis a Maiduguri, babban birnin […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Mayar Wa Jami’ar Yusuf Maitama Tsohon Sunanta

Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. Ana iya tuna cewa, a watan Yulin 2017 tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya sauya sunan jami’ar zuwa Yusuf Maitama Sule University, domin karrama marigayi Ɗan Masanin Kano, Yusuf Maitama Sule “Saboda irin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000