Labarai

Babban Labari Labarai

Ma’aikatan Da Ba Za A Biya Albashin Dubu 70 Ba

Karamin sashe na ɗaya na babban sashe na huɗu na dokar albashin Najeriya na 2019 da aka yi wa kwaskarima a 2024 ya ce biyan albashi mafi ƙaranci na naira dubu 70 bai shafi wasu ma’aikatu ba.  Sashen ya lissafo su kamar haka: Ma’aikatun da ke da ma’aikatan wucin-gadi. Dillalai, waɗanda ma’aikatu ke biyan su […]

Babban Labari Labarai Siyasa

Za Mu Bada Kariya Ga Masu Zanga-zanga -I.G

Sufeton janar ɗin ‘yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya ce za su bai wa masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa kariya a ƙasar. Sufeto janar Kayode Egbetokun ya ce “za mu kare masu zanga-zanga matuƙar dai ta lumana ce”. A wani bayani da ya yi jim kaɗan bayan wata muhimmiyar ganawa da manyan jami’an rundunar […]

Babban Labari

Ɗangote Zai Fara Shigo Da Ɗanyen Mai Daga Libiya

Kamfanin labarai na Reuters ya ruwaito cewa matatar man fetur din Dangote da ke jihar Legas ta fara wata tattaunawa da ƙasar Libiya da ake sa ran za ta bada damar fara sayo ɗanyen man da za ta rika tacewa har ganga dubu dari 6 da 50 kullum. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000