Rahoto: Zan Ba Wa Tsaro Muhimmancin Gaske a Lokacin Mulkina ~Tinubu
A bangaren tsaro kuma, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa tsaro ne abin da gwamnatinsa za ta fi ba wa muhimmanci.
A bangaren tsaro kuma, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa tsaro ne abin da gwamnatinsa za ta fi ba wa muhimmanci.
Za mu martaba ƙudurin da muka ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓe na cewa za mu samar da guraben ayyuka miliyan ɗaya a ɓangaren fasahar zamani.”
Wannan na zuwa ne bayan da aka fara samun layin mai da aka fara dogayen layuka a gidajen mai a wasu sassa na Najeriya bayan sanarwar cire tallafin mai da sabon shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya ce zai yi.
Ana sa ran cewa shugaban ƙasar zai kammala naɗe-naɗensa ne cikin kwanaki 60 kamar yadda kundin tsarin mulki ya tanada wanda ya haɗa da muƙaman da ke buƙatar sahalewar majalisun ƙasar nan.
Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar da aka tare da mataimakinsa, Aminu Usman, a wurin taro na Aminu Kano Triangle, dake Dutse.
A karon farko da ƙasar Turkiya ke zuwa zagaye na biyu a zaben shugaban kasa, bayan da shugaba Erdogan ya gaza kawo kashi 50 na kuri’un da aka kada makwanni 2 da suka gabata, duk da cewa shi ke da mafi yawan kuri’un da aka kada a tsakanin ‘yan takarar na wancan lokaci.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya amince da nadin dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Kano Municipal mai barin gado, Honorabul (Dr) Sha’aban Sharada,
A cewarsa, gwamnatinsa za ta dinga yin shawara da tattaunawa ba tare da yin ƙarfa-ƙarfa ba wajen yanke hukunci, domin samun kyakkyawar mafita.
Yau, 29 ga watan Mayu wannan shekarar nan ne ake gudanar da bikin rantasar da shugaban ƙasa da kuma gwamnoni da dama a Najeriya, inda aka rantsar da Injiniya Abba kabir Yusuf a matsayin sabon gwamnan Jihar kano, a bikin da aka yi a filin wasa na Sani Abacha da ke Kofar Mata a birnin Kano.
A yau, 29 ga watan Mayun shekarar nan, an gudanar da rantsuwar Shugaba Ƙasa Ahmad Bola Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shattima a wurin taro na Eagle Square da ke Abuja.