NNPC Ta sanar da komawa Haƙar Man Fetur a Jihar Barno
NNPC ya sanar da komawa aikin laluben da ake zaton samu a jihar Borno
NNPC ya sanar da komawa aikin laluben da ake zaton samu a jihar Borno
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa, Ya ce jami’an tsaro na guje wa ‘yan bindiga, amma suna cin zarafin mutanen
Jami’an sojin saman Nijeriya sun isa birnin Ankara na Turkiyya don samun horo kan amfani da wasu jiragen sama kirar Turkiyya.
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin jihohin Arewa
Shugaban Amurka Joe Biden, ya bayyana sunayen wakilan gwamnatinsa da za su haraci rantsar da sabon shugaban Najeriya mai jiran-gado, Bola Tinubu, ranar Litinin 29 ga watannan nan a Abuja.
Gwamnan jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya bayar da umarni ga dukkanin Kwamishinoni da shugabannin Ma’aikatu da hukumomin gwamnatin kano da su ajiye mukamansu nan da ranar juma’a 26 ga wannan wata.
A cigaba da bikin ƙaddamar da kanfanin na Dangote, shugaban gamayyar kanfanin Dangote, Aliko Dangote, ya gode wa shugaba Buhari bisa ƙarfafa masa guiw
Jirgin farko maniyyata aikin aiki hajji daga ƙasar Bangladesh hudu da kowanne jirgi ke ɗauke da adadin mutane 419 suka iso filin sauka da tashin jiragen sama na Sarki Abudul’aziz da ke Jidda a jiya Lahadi.
Hukumomi a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, sun ba da izinin rufe wasu hanyoyi da suka dangana da gine-ginen Sakatariyar Gwamnatin Tarayya da Ma’aikatar Harkokin Wajen kasar saboda faretin rantsar da sabuwar gwamnati da za a yi.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce ta samo mafita, dangane da batun ƙarin kudi dala 250 da aka samu na tikitin jiragen sama na aikin hajjin bana.