Rashin Tsaro da Aka Samu a 2010 Zuwa 2015 Ya Fi Damuna – Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan ya ce rashin tsaro da Najeriya ta yi fama da shi lokacin mulkinsa, daga 2010 zuwa 2015 shi ne abin da ya fi tayar masa da hankali a tsawon shugabancinsa.










